Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ce ta watsa rahoton cewa: jaridar Dastur a kasar Jodan ta bayyana mata cewa an kula wata yarjejeniya tsakanin hadin guiwar kungiyoyin da ke koyar da karatun kur'ani da Hadisan Manzon Allah tsira da amincin Allah ya tabbata a gare shi da kuma wata cibiyar yada addinin musulunci a kasar Italiya a wata manufa da mahangar yada addinin musulunci a tsakanin kasashen yammacin turai.
406346