IQNA

17:14 - June 10, 2009
Lambar Labari: 1789713

Wasu Cibiyoyin Koyar Da Kur'ani 450 Suka Fara Gudanar Da Aikinsa A Kasar Jodan

Bangaren da ke kula da harkokin Kur'ani: Ma'aikatar da ke kula da harkokin addinin a kasar Jodan ta kafa wasu cibiyoyin koyar da kur'ani har guda 487 a fadin kasar.

Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna daga kasar Jodan ya bada wannan labari na kafa wasu cibiyoyin da ke kula da harkokin kur'ani musamman abubuwa da suka shafi harda a fadin kasar har guda 487 da hakan zai bawa yara da mata da kuma duk wani da ke kula da son yin harda da karatun kur'ani a kasar damar cimma wannan buri nasa mai tsarki.

417588
captcha