Hasan Biyadi mataimakin komitin shawara a Tehran a wata tattaunawa da cibiyar da ke kula da harkokin Kur'ani a Iran Ikna ya yi nuni da yadda ranar Kudus ta duniya ta samu karbuwa a tsakanin musulmai da duk wani mai son ganin an kare hakkin dan adam a duniya kamar yadda jagoran juyin juya halin Musulunci a Iran a lokacin da yake gabatar da hudubar sallar juma'a ya bayyana .
463287