Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta OIC ta kira ga dukkanin kasashe mambobinta da su taimaka wa al'ummar kasar Haiti da duk abin day a sawaka na taimakon gaggawa. Bayanin ya ci gaba da cewa Kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta OIC ta kira ga dukkanin kasashe mambobinta da su taimaka wa al'ummar kasar Haiti da duk abin day a sawaka na taimakon gaggawa.523756