Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Mujtaba Rahmandoost ya bayyana cewa tsayin daka da palastinawa suka yi a lokacin yakin kwanaki 22 dasuka yi da Isra'ila ya kara fitar da hakikanin surar gwagwarmayar musulunci. Bayanin ya gaba da cewa Mujtaba Rahmandoost ya bayyana cewa tsayin daka da palastinawa suka yi a lokacin yakin kwanaki 22 dasuka yi da Isra'ila ya kara fitar da hakikanin surar gwagwarmayar musulunci.525330