Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa Mahukuntan kasar Birtaniya na ta fadin tashin ganin cewa ba a gina wani katafaren masallaci na musulmi a birnin London ba saboda ya yi kusa da filin wasannin Olympics. Bayanin ya ci gaba da cewa Mahukuntan kasar Birtaniya na ta fadin tashin ganin cewa ba a gina wani katafaren masallaci na musulmi a birnin London ba saboda ya yi kusa da filin wasannin Olympics. 525956