IQNA

A Dehli Ne Za A Gudanar Taron Kasa Da Kasa Kan Karamcin Musulmi A Indiya Da Turai

17:47 - February 04, 2010
Lambar Labari: 1882615
Bangaren kasa da kasa;A Delhi babban birnin kasara Indiya ne za a gudara da taron kasa da kasa kan karamcin musulmi a Indiya da Turai.
Cibiyar da ke kula da harkokin Kur'ani a Iran Ikna bayan ta nakalto daga majiyar labarai ta digitalislam ta watsa rahoton cewa: cewa; wannan taro da jami'ar ta kasa ta musulmi a Dehli ta dauki dauwainiya da jagoranci gudanar da shi da zai yi bincike da zagon kasan da ake yiwa musulmi yan tsuraru a kasar Indiya da Nahiyar Turai.
A Delhi babban birnin kasara Indiya ne za a gudara da taron kasa da kasa kan karamcin musulmi a Indiya da Turai.

534526
captcha