Kamfanin dillancin labarn iqna ya habarta cewa, Dubban mutanen ne suka fito kan manyan titunan birnin Kualalampour na kasar Malazia, domin nuna rashin amincewa da zanen batunci na cin zarafi ga manzon Allah da wata jaridar kasar Sweden ta yi. Byanain ya ci gaba da cewa dubban mutanen ne suka fito kan manyan titunan birnin Kualalampour na kasar Malazia, domin nuna rashin amincewa da zanen batunci na cin zarafi ga manzon Allah da wata jaridar kasar Sweden ta yi.555003