Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, a wani rahoto da wasu kafofin yada labaran malazia suka bayar sun bayyana cewa, za a fara gudanar da wani zaman taro da zai mayar da hankali kan muhimamn batutuwa da suka danganci shugabanci a mahangar Musulunci a kasar malamzia. Bayanin ya ci gaba da cewa za a fara gudanar da wani zaman taro da zai mayar da hankali kan muhimamn batutuwa da suka danganci shugabanci a mahangar Musulunci a kasar malamzia.557303