Bangaren siayasa da zamantakewa; Ikmal Ihsan Uglo ;Babban sakataren kungiyar hadin kan kasashen musulmi a farkon watan Khurdad ya bukaci gwamnatin Cana ta hanyar lura da abubuwan da ke faruwa a Cana y ace a yi wa musulmi adalci da bin diddigin lamarinsu na al'adu.