IQNA

Jabahatul Amal Islami Ta Jodan Ta Jaddada Kara Dogaron Mutane Da Gwagwarmaya

15:50 - December 29, 2010
Lambar Labari: 2055724
Bangaren siyasa da zamantakewa; mai kula da harkokin Palsdinu a jam'iyar Jabahatul Amal islami ta Jodan ya jaddada cewa"Duk da matsin lamba a yankin da kuma matsin lambar da kasashen duniya ke yi wa gwagwarmaya kungiyarsu ta taka rawar gani wajen dakile wuce gonad a irin Haramtacciyar kasar Isra'ila kan yankin zirin gaza kuma hakan ya kara karuwar dogaron jama'a ga gwagwarmaya.




Kamafanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ne bayan nakaltowa daga majiyar jaridar Aldastur ta wannan kasa ya watsa rahoton cewa; mai kula da harkokin Palsdinu a jam'iyar Jabahatul Amal islami ta Jodan ya jaddada cewa"Duk da matsin lamba a yankin da kuma matsin lambar da kasashen duniya ke yi wa gwagwarmaya kungiyarsu ta taka rawar gani wajen dakile wuce gonad a irin Haramtacciyar kasar Isra'ila kan yankin zirin gaza kuma hakan ya kara karuwar dogaron jama'a ga gwagwarmaya.Tsayin daka da namijin kokarin da kungiyoyin gwagwarmaya suka nuna ya kara tabbatar da amincewar al'umma da kungiyoyin gwagwarmayar into da Palasdinu a ciki da wajen Palasdinu.


719884
captcha