Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, a wani labari da ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na bangaren hulda da jama'a a cibiyar koyar harsunan larabci a birnin London na kasar Birtaniya cewa, babban malamin addinin muslunci da ya taka gagagrumar rawa ta fuskacin kare addinin muslunci daga hare-haren masu sukar manufofin Allamah Mugniyya ya rubuta sharhin littafin Alkashif ne domin bayar da kariya ga muslunci daga masu sukar manufofinsa a duniya.
Bayanin ya ci gaba da a wata zantawa da ta hada kamfanin dillancin labaran iqna da babban jami'I mai kula da ayyukan wannan cibiya Ali ramazani Al-ausi ya bayyana cewa, Allamah Mugniya hidimar da ya yi wa addinin Musulunci babban abin yabawa ce a dukkanin bangarorinta, domin kokarinsa ya amfanar da al'ummomin duniya ta fuskoki da dama.
Babban malamin addinin muslunci da ya taka gagagrumar rawa ta fuskacin kare addinin muslunci daga hare-haren masu sukar manufofin Allamah Mugniyya ya rubuta sharhin littafin Alkashif ne domin bayar da kariya ga muslunci daga masu sukar manufofinsa.
755219