Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar musulunci ta Iran ne ya watsa rahoton cewa; Sheikh Muhammad Husein shugaban komitin koli na masu bayar da kuma fitar da fatawa a yankin Palasdinu da kudus mai tsarki ya bada umarnin watsa da raba wani bugon kur'ani dake tattare da kuskuaran bugawa har sai a yi gyara a ciki. Ya kuma bukaci duk gidajen ajiyar littafai da duk wanda ya mallaki kofin wannan bugo na kur'ani day a mayar da shi.
772922