Bangaren siyasa da zamantakewa: jam'iyar musulunci a kasar Azarbaijan na kokarin ganin an bat a izni da damar gudanar da gagaramin taronta a kuma tun ranar hudu ga watan Urdebehesht ne ya kamata ta gudanar da babban taronta yau ke nan amma har yanzu ta samu amsa ta gudanar ko kart a gudanar daga mahukumta.
Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar musulunci ta Iran ne ya watsa rahoton cewa'; jam'iyar musulunci a kasar Azarbaijan na kokarin ganin an bat a izni da damar gudanar da gagaramin taronta a kuma tun ranar hudu ga watan Urdebehesht ne ya kamata ta gudanar da babban taronta yau ke nan amma har yanzu ta samu amsa ta gudanar ko kart a gudanar daga mahukumta.Mahukumatn kasar ta jamhuriyar Azarbaijan na jin tsoro da fargaba ganin yadda wannan jam'iyar ke da dubban magoya baya da mabiyanta.
779107