IQNA

A Birnin Bambai Na Kasar Indiya Za A Gudanar Da Taro kan Matsayin Koyar Da Kur'ani

13:29 - May 09, 2011
Lambar Labari: 2119254
Bangaren siyasa da zamantakewa; tun jiya ne sha takwas ga watanb Urdebehesht shekara ta dubu daya da dari uku da tis'in hijira shamsiya aka fara gudanar da wani taron karawa juna sani kan matsayin koyar da kur;'ani a birnin bambai na kasar Indiya kuma a masallacin da ke yankin Kaparya Naghar Kurlaarya Naghar Kurla da ke birnin ake wannan taron.



Kamfanin dillancin labarai na ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar musulunci ta Iran ne ya watsa rahoton cewa; ; tun jiya ne sha takwas ga watanb Urdebehesht shekara ta dubu daya da dari uku da tis'in hijira shamsiya aka fara gudanar da wani taron karawa juna sani kan matsayin koyar da kur;'ani a birnin bambai na kasar Indiya kuma a masallacin da ke yankin Kaparya Naghar Kurlaarya Naghar Kurla da ke birnin ake wannan taron. Mahalarta wannan taro za su dogon nazari da masanyar bincike da rahotonni kan muhimmanci da rawar da koyar da karatun Kur'ani ke takawa wajan yadda addini da ilimi a kasar ta Indiya da masu sauran kasashe.

787506
captcha