IQNA

Taron Karawa Juna Sani Kan Matsayin Mata A Duniyar Yau A Pilifine

16:35 - May 18, 2011
Lambar Labari: 2124708
Bangaren ilimi da nazari: a kasar Filipin za a gudanar da taron karawa juna sani kan matsayi da rawar da mata ke takawa a yau tare da jaddada mahangar Imam Khomeini ® kuma taron a jami'ar Mindananu da kuma a ranar biyu ga watan Khurdad na shekara ta dubu daya da dari uku da tis'in hijira shamsiya za a gudanar.


Kamfanin dillancin labarai na ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar mausulunci ta Iran ne ya watsa rahoton cewa; kasashen musulmi ta hanyar fahimatr muhimmancin bincike da nazari karkashin ilimi da kuma aiki tare da junansu kafada kafada za su iya magance matsalolin da suke fama da su.
Mahalarta wannan taro za su yi masanyar ra'ayi da bincike da kuma gabatar da bayanai iri daban daban da suka shafi matsayin mata da kuma irin gudummuwar da suke bayarwa a yau.

793252

captcha