IQNA

Ministan Leken Asiri Ya Yi Jawabi A Gaban Taron Iraniyawa Mazauna Ketare

17:09 - September 06, 2011
Lambar Labari: 2182572
Bangaren siyasa da zamantakewa, ministan kula da harhada bayanai na asiri a jamhuriyar musulunci ta Iran Hojjatol-Eslam Haidar Moslehi ya gabatar da jawabi a gaban wani taro na Iraniyawa mazauna kasashen ketare da yake da dangantaka da al'adu.



Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, ya nakalto wani rahoto da ke cwa, bababn jami'I mai kula da harhada bayanai na asiri a jamhuriyar musulunci ta Iran Haidar Moslehi ya gabatar da jawabi a gaban wani taro na Iraniyawa mazauna kasashen ketare da yake da dangantaka da al'adu da suka hada dukkanin al'ummar wannan kasa aduk inda suke a duniya.

Wannan dai shi ne karo na tara da ake gudanar da irin wannan taro, wanda ya tabbatar da cewa hakika iraniyawan suna da kyakwar alaka da kasarsu da kuma al'adunsu, a nasa banagren babban mai baiwa jagoran juyin juya hali shawarwari harkokin siyasa Ali Akbar wilayati ya gabatar da jawabi a wurin.

Babbar manufar taron dai it ace kara karfafa gwiwar Iraniyawan da suke kasashen ketare wajen yin riko da koyarwar musulunci wadda juyin juya halin kasarsu ya ginu a kasansa, tare da kara samun fadaka dangane da abubuwan da ke faruwa acikin kasashen larabawa.

855014




captcha