Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taro a mataki na kasa da kasa mai taken musulunci a kasar Australia da kuma nahiyar turai wanda zai gudana a babban dakin gudanar da taruka na jami’ar birnin Canbra.
Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa, ya nakaltodaga shafin sadarwa na yanar gizo na Euro Islam cewa, ana shirin gudanar da wani zaman taro a mataki na kasa da kasa mai taken musulunci a kasar Australia da kuma nahiyar turai wanda zai gudana a babban dakin gudanar da taruka na jami’ar birnin Canbra na kasar Australia.
Tun kafin wannan lokacin dai an saba gudanar da irin wannan taro a kowace shekara, da nufin tatatunawa kan muhimman batutuwa da suke da dangataka da wasu daga cikin abubuwan da ake da fahimtar juna a knsu tsakanin al’ummomin muslumi da kuma wadanda ba musulmi ba na kasashen Australia da kuma nahiyar turai.
Ko shakka babu gudanar da zaman taro a mataki na kasa da kasa mai taken musulunci a kasar Australia da kuma nahiyar turai wanda zai gudana a babban dakin gudanar da taruka na jami’ar birnin Canbra, na da matukar muhimmanci wajen kara kusanto da fahimta tsakanin dukaknin bangarori.
888965