IQNA

19:56 - February 13, 2012
Lambar Labari: 2273586

Marubuta Daga Kasashen Ketare Sun Gabatar Makalolin Kan Juyin Juya Hali

Bangaren kasa da kasa, marubuta daga kasashen ketare da suka halarci tarukan juyin juya halin da aka gudanar sun gabatar da jawabai da kuma makalolin kan nasar juyin da kuma tasirinsa a cikin al’ummar musulmi da ma sauran al’ummomi masu neman ‘yanci na siyasa.



Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa, ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na bangaren hulda da jama’a na tarukan tunawa da juyin musklunci a Iran cewa, marubuta daga kasashen ketare da suka halarci tarukan juyin juya halin da aka gudanar sun gabatar da jawabai da kuma makalolin kan nasar juyin da kuma tasirinsa a cikin al’ummar musulmi da ma sauran al’ummomi masu neman ‘yanci na siyasa a fadin duniya baki daya.

Bayanin ay ci gaba da cewa a wani labarin kuma an bayyana cewa wannan jam’iya tan ada manufofi na siyasa da suka yi daidai da mahnarta, ta yadda take son saka addini ya zama shi ne ma’anu a cikin dukaknin lamurranta na siyasa, haka nan kuma idan ta samu karbuwa a wajen al’ummar kasar tana sa ran za ta kawo gagarumin canji.
‘Yan siyasa da wasu daga cikin masana da kuma malamai sun kafa wata jam’iyar masu kishin islama a kasar Libya wanda shi ne karon farko da hakan ta kasance wadda ta kwashe shekaru arba’in da biyu karakshin mulkin kama karya na tsohon jagoran kasar.




952033

captcha