IQNA

Gudanar Taron Karawa Juna Sani Kan Arba’in A Najeriya

22:44 - November 18, 2015
Lambar Labari: 3454436
Bangaren kasa da kasa, ‘yan shi sun gudanar da wani taro na karawa juna sani kan tarukan Arbain da za a gudanar a garin Bauchi da ke tarayyar Najeriya.


Kamfanin dillancin labaran Iqna ya habarta cewa ya naklato daga shafin sadarwa na yanar gizo na Islamic Movement cewa, wannan taro ya yi dubi kan batutuwa daban-daban da suka hada da kyawawan dabiu yan uwantaka, kiyaye dokokin addini.

Msasu taron sun yi dubi kan irin matakan tsaro da ya kamata a dauka a tarukan Arbain masu zuwa a Najeriya a cikin kwanaki nag aba.

Haka nan kuma a wurin taron an nuna hoton Video na jawabin Sheikh Ibrahim Zakzaky jagoran harkar musulunci a Najeriya  ataron shekarar da ta gabata.

Ahmad Yashi shugaban yan uwa muslmi na jahar Bauchi ya gabatar da jawabi a wajen wannan taro.



3454149











Abubuwan Da Ya Shafa: najeriya
captcha