
Kamfanin dillancin labaran kur’ani
na iqna ya habarta cewa ya naklato daga shafin hulda da jama’a na ma’aikatar
kula da harkokin al’adu na addini cewa, a ranar Juma’a ta farkon watan
moharram, an gudanar da taro domin tunawa da kananan yara da suka rasu tare da
Imam Hussain a kasar Saliyo a birane daban-daban na kasar.
Taron ya samu halartar yara da
uwayensu mata da dama, inda suka yi alhini kana bin da ya samu uwaye mata da kuma
kananan yara a Karbala kamr yadda aya zoa
acikin tarihi, musamman Ali Asghar (AS).
3536682