Bayanin y ace malaman sun fitar da wannan sanarwa nea yau, sakamakon hare-haren ta’addanci da da aka kai agarin, inda suka ce jami’an tsaro bas u iya bayar da kariya ga muhimman wurare na gwamnati balatana masallatai.
A yau yan ta’adda suka kaddamar da hari kan wata tashar samar da wutar lantarki, inda suka kasha mutane da dama da suka hada har da Iraniyawa hudu.
Wannan tashar wutar lantarki tana nisan kilo mita 45 ne daga birnin karkuk, inda hudu daga cikin wadanda suka rasu injiniyoyi ne kasar da suke aikia awurin.