Kafin wann an ganawar Wilayati ya gana da firayi ministan kasar Lebanon saad Hariri, inda a nan suka tattauna akan alaka tsakanin Iran da Lebanon.
Wilayati ya tabbatarwa Hariri da cewa,a Iran a shirye take ta bayar da dukkanin taimako da ya kamata ga kasar Lebanon dukkanin bangarori.
Ali Akbar wilayati dai ya isa kasar Lebanon ne domin halartar babban taron kungiyar hadin kan malaman gwagwarmaya na duniya da aka gudanar karo na biyu a kasar.