IQNA

Mutanen Wani Kauye A Uganda Sun Musulunta Baki Daya

23:51 - June 06, 2018
Lambar Labari: 3482731
Bangaren kasa da kasa, mutanen wani kauye a kasa Uganda sun karbi addinin muslunci baki dayansu.

Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, mutanen wani kauye a kasa Uganda sun karbi addinin muslunci baki dayansu a hannun wasu masu wa’azi ‘yan kasar Oman.

Bayanin ya ce dukkanin mutanen kauyen ne suka musulunta bayan an yi musu wa’azi, inda suka bar addinin kiristanci suka koma musulunci.

Kasar ganda tana a gabashin nahiya Afirka ne, kuma akasarin mutanen kasa kiristoci ne, kimanin kashi 12 kuma musulmi ne.

3720483

 

 

Abubuwan Da Ya Shafa: iqna kamfanin dillancin labaran iqna
captcha