Bangaren kasa da kasa, a yau ne za a watsa wani shiri dangane da ayyukan da jamhuriyar muslunci ta Iran take gudanarwa a bangaren kur'ani a kasar Afirka ta kudu a tashar Rasad.
Lambar Labari: 3481782 Ranar Watsawa : 2017/08/09
Mahardacin Kur'ani Dan Kenya:
Bangaren kasa da kasa, wani maharadcin kur'ani mai tsarki dan kasar Kenya ya bayyana cewa ya hardace kur'ani a cikin watanni takwas.
Lambar Labari: 3481428 Ranar Watsawa : 2017/04/22