iqna

IQNA

IQNA - A jawabin da ya gabatar a wajen taron Gaza da aka yi a birnin Istanbul, babban jami'in kula da harkokin addini na kasar Turkiyya ya jaddada cewa, batun Kudus da Gaza bai shafi Falasdinawa kadai ba, lamari ne da ya shafi dukkanin musulmin duniya.
Lambar Labari: 3493761    Ranar Watsawa : 2025/08/24

Aikin Hajji a cikin Kur'ani / 7
IQNA – Alkur’ani mai girma a cikin aya ta 96-97 a cikin suratul Al Imrana ya gabatar da dakin Ka’aba a matsayin wuri na farko da aka gina a bayan kasa domin mutane su rika bautar Allah.
Lambar Labari: 3493366    Ranar Watsawa : 2025/06/05

IQNA - A cikin litattafai masu tsarki na Yahudawa da Nasara da kuma bangaren zabura wato zaburar Annabi Dawud (AS) an yi ishara da waki'ar Karbala da shahadar Imam Hussain (AS) da Sahabbansa a kasar Karbala.
Lambar Labari: 3491632    Ranar Watsawa : 2024/08/03

Kabul (IQNA) Jami'an Taliban sun bude wani masallaci a Kabul da wani gine-gine irin na Kubbatu Sakhra a birnin Kudus.
Lambar Labari: 3490058    Ranar Watsawa : 2023/10/29

Tehran (IQNA) Dubban Falasdinawa ne suka je masallacin Al-Aqsa da ke birnin Kudus domin gabatar da sallar Juma'a.
Lambar Labari: 3489205    Ranar Watsawa : 2023/05/26

Tehran (IQNA) Gangamin mai taken "Za mu yi buda baki a Kudus" ya samu karbuwa daga masu amfani da wayar salula a kasashe daban-daban. Manufar wannan gangamin dai ita ce nuna adawa da laifukan da yahudawan sahyuniya suka aikata a masallacin Al-Aqsa da kuma goyon bayan al'ummar Palastinu.
Lambar Labari: 3488986    Ranar Watsawa : 2023/04/16

Tehran (IQNA) Kakakin Firayim Ministan Burtaniya ya sanar da cewa sabuwar gwamnatin ba ta da wani shiri na mayar da ofishin jakadancin Burtaniya zuwa birnin Kudus.
Lambar Labari: 3488119    Ranar Watsawa : 2022/11/03

Tehran (IQNA) Firaministan Birtaniya Liz Truss ta shaidawa takwaranta na Isra'ila Yair Lapid cewa tana nazarin matakin mayar da ofishin jakadancin kasarta daga Tel Aviv zuwa birnin Kudus.
Lambar Labari: 3487894    Ranar Watsawa : 2022/09/22

Tehran (IQNA) a ci gaba da keta alfarmar masallacin Quds da yahudawa ke yi, a yau ma sun sake kaddamar da wani farmakin a kan wannan masallaci.
Lambar Labari: 3487200    Ranar Watsawa : 2022/04/21

Bangaren kasa da kasa, Sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila sun mamaye birnin Kudus domin hana palasdinawa Isa masallacin kudus .
Lambar Labari: 3481722    Ranar Watsawa : 2017/07/21