barcelona

IQNA

IQNA – Kocin Manchester City, Pep Guardiola, ya bayyana goyon bayansa ga al'ummar Falasdinu a bainar jama'a, inda ya jawo hankali kan mummunan rikicin jin kai da ake fama da shi a Gaza a lokacin da ya bayyana a bainar jama'a kwanan nan.
Lambar Labari: 3494556    Ranar Watsawa : 2026/01/30

Bangaren kasa da kasa, cibiyar Azhar da ke Masar ta yi kakkausar ska dangane da karuwar kyamar musulmi a cikin kasar Spain a cikin lokutan nan.
Lambar Labari: 3481922    Ranar Watsawa : 2017/09/22

Bangaren kasa da kasa, musulmi mzauna birnin Barcelona na kasar Spain suna cikin damuwa tun bayan harin ta’addancin da aka kai a birnin.
Lambar Labari: 3481816    Ranar Watsawa : 2017/08/20

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da addu'oi a masallatai daban-daban da suka hada da na birnin Malaga ga wadanda suka rasu sakamakon harin ta'addanci a Barcelona.
Lambar Labari: 3481813    Ranar Watsawa : 2017/08/19

Bangaren kasa da kasa, kungiyar Hizbullah a kasar Lebanon ta yi tir da Allah wadai da harin ta’addancin da aka kai birnin Barcelona na kasar Spain, tare da bayyana hakan a matsayin hankoron bata sunan addinin muslunci.
Lambar Labari: 3481808    Ranar Watsawa : 2017/08/18