Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron Najeriya sun yi amfani da karfi domin tarwatsa masu tarukan ashura.
Lambar Labari: 3484038 Ranar Watsawa : 2019/09/10
Sojojin kasar Sudan sun afkawa masu gudanar da zaman dirshanagaban ma’aikatar tsaron kasar a birnin Khartumasafiyar yau, inda suka kashe mutane da dama.
Lambar Labari: 3483705 Ranar Watsawa : 2019/06/03
Sayyid Nasrullah:
Bangaren kasa da kasa, Sayyid Hassan Nasrullah babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana cewa: shugaba Bashar Assad ne kansa ya bayar da umarnin kakkabo jirgin yakin Isra’ila.
Lambar Labari: 3482401 Ranar Watsawa : 2018/02/16
Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron kasar Birtaniya sun fara farautar wasu mutane 40 Mambobi a kungiyar Neo-Nazi.
Lambar Labari: 3481798 Ranar Watsawa : 2017/08/14
Bangaren kasa da kasa, za a mika sha'anin tafiyar da makarantun addinin muslunci ga wani bangare na musamman a kasar Ghana.
Lambar Labari: 3481560 Ranar Watsawa : 2017/05/28
Majiyoyin labarai daga jihar Borno a tarayyar Nigeria sun bayyana cewa wasu boma bomai guda biyu sun tashi a cikin wani masallaci a cikin Jami'an maiduguri a safiyar yau Litinin.
Lambar Labari: 3481140 Ranar Watsawa : 2017/01/16
Bangaren kasa da kasa, mahukunta a birnin Najaf sun ce an fara daukar kwararan matakan tsaro domin kare rayukan masu ziyara a birnin a lokacin taron Ghadir Kohm.
Lambar Labari: 3480787 Ranar Watsawa : 2016/09/17