Mayakan kungiyar 'yan ta'adda ta Al-shabab ta kaddamar da hare-hare da makaman roka a kan sansanin majalisar dinin duniya da ke birnin  Mogadishu  na kasar Somalia.
                Lambar Labari: 3483277               Ranar Watsawa            : 2019/01/02
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, Akalla mutane 7 aka tabbatar da cewa sun rasa rayukansu sakamakon wani hari da aka kaddmar a yau a kusa da fadar shugaban kasar Somalia da ke birnin  Mogadishu .
                Lambar Labari: 3483243               Ranar Watsawa            : 2018/12/22