Kwamitin tattalin arziki na gwamnati n Palastine ya ce daga lokacin kafa gwamnati n ya zuwa yanzu sun karbi taimakon kudade na kimanin dala biliyan 36 daga kasashen duniya.
Lambar Labari: 3483375 Ranar Watsawa : 2019/02/15
Bangaren kasa da kasa, Ilhan Umar da Rashida Tlaib ‘yan majalisar dokokin Amurka musulmi biyu sun nuna goyon bayansu ga duk wani mataki na haramta kayan Isra’ila a duniya.
Lambar Labari: 3483360 Ranar Watsawa : 2019/02/10
Bangaren kasa da kasa, cibiyar Azhar da ke kasar Masar za ta dauki nauyin bakuncin taro mai taken muslunci da kasashen yammaci.
Lambar Labari: 3483062 Ranar Watsawa : 2018/10/21
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Jamus ta yi alkwarin bayar da wasu makudaden kudade a matsayin tallafi ga kasashen da Boko Haram ta addaba.
Lambar Labari: 3482953 Ranar Watsawa : 2018/09/04
Bangaren kas da kasa, majami’oin mabiya addinin kirista akasar Zimbabwe za su gudanar da jerin gwanon neman a yi zabe cikin cikin sulhu.
Lambar Labari: 3482842 Ranar Watsawa : 2018/07/23
Bangaren kasa da kasa, kungiyoyin palastinawa sun hadu a birnin Alkahira na kasar Masar domin ci gaba da tattaunawar sulhu a tsakaninsu.
Lambar Labari: 3482122 Ranar Watsawa : 2017/11/21
Bangaren kasa da kasa, cibiyar kula da harkokin musulmi ta jahar Michigan a kasar Amurka ta bukaci da a dauki kwararan matakai na kare musulmi.
Lambar Labari: 3481994 Ranar Watsawa : 2017/10/12
Bangaren kasa da kasa, iyayen yara sun nuna rashin amincewa da karbar kudade da gwamnati take a kasar Ghana kan karatun yara a makarantun Islamiyya.
Lambar Labari: 3481772 Ranar Watsawa : 2017/08/06
Bangaren kasa da kasa, Samaila Muhamamd Mara na Kebbi ya nuna damuwa kan halin da aka jefa yan uwa musulmi a Najeriya tare da bayyana hakan a matsayin zalunci.
Lambar Labari: 3480862 Ranar Watsawa : 2016/10/18