Tehran (IQNA) bangarorin siyasar Iraki da dakarun sa kai na kasar sun bukaci kasashen turai da suka daga totocin masu auren jinsi da su bar kasar.
Lambar Labari: 3484810 Ranar Watsawa : 2020/05/18
Taqi Amirli wakili daga gungun Fatah a majalisar Iraki ya ce sun fara daukar matakai na doka domin fitar da Amurkawa.
Lambar Labari: 3484449 Ranar Watsawa : 2020/01/25