Tehran (IQNA) Kungiyar Hamas nuna takaici matuka dangane da amincewa da Isra’ila a matsayin mamba 'yar kallo a kungiyar AU.
Lambar Labari: 3486134 Ranar Watsawa : 2021/07/24
Tehran (IQNA) Shugaban kungiyar Hamas ya ce suna da kyakkyawar alaka da kasar Iran da kuma kungiyar Hizbullah
Lambar Labari: 3486046 Ranar Watsawa : 2021/06/24
Tehran (IQNA) Kungiyar Hamas ta kirayi Falastinawa da su hana yahudawa masu tsatsauran ra’ayi kutsa kai a cikin masallacin aqsa mai alfarma.
Lambar Labari: 3485873 Ranar Watsawa : 2021/05/03
Tehran kungiyar Hamas ta yi Allawadai da kakkausar murya kan shigar da kayan kasuwancin da Isra’ila take samarwa zuwa kasar hadaddiyar daular larabawa.
Lambar Labari: 3485543 Ranar Watsawa : 2021/01/10
Tehran (IQNA) kungiyar Hamas ta gargadi gwamnatin yahudawan Isra’ila kan ci gaba da mamaye yankin zirin gaza.
Lambar Labari: 3485116 Ranar Watsawa : 2020/08/24