Tehran (IQNA) Aden Duale, ministan tsaron kasar Kenya, ya goyi bayan sanya hijabi da mata musulmi ke yi a kasar, yana mai cewa al'adun musulmi sun nuna cewa matansu su sanya hijabi a bainar jama'a.
Lambar Labari: 3488370 Ranar Watsawa : 2022/12/21
Tehran (IQNA) kotu a yankin Skane na kasar Sweden ta soke dokar hana mata musulmi saka hijabi a makarantu.
Lambar Labari: 3485381 Ranar Watsawa : 2020/11/19