Tehran (IQNA Ma'aikatar kula da harkokin addini ta kasar Masar ta sanar da gudanar da gasa abin koyi da kyakkyawar manufa ta 2022 domin gabatar da mafi kyawun masallaci a wannan kasa.
Lambar Labari: 3488245 Ranar Watsawa : 2022/11/28
Tehran (IQNA) Ma'aikatar kula da harkokin addini ta kasar Masar na gudanar da gasar tantance masu karatun kur'ani da za atura su kasashen waje a watan Ramadan.
Lambar Labari: 3486789 Ranar Watsawa : 2022/01/06
Tehran (IQNA) Donald Trump ya bayar da babbar lambar ban-girma ta Amurka ga sarkin Moroco saboda kulla hulda da yahudawan Isra’ila.
Lambar Labari: 3485560 Ranar Watsawa : 2021/01/16