Tehran (IQNA) Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana alaka r da ke tsakanin Iran da Hizbullah a matsayin wani lamari na akida, inda ya ce za a tattauna batun makamin bijirewa a lokacin da sojojin kasar Labanon suka samu cikakken goyon baya don tunkarar gwamnatin mamaya.
Lambar Labari: 3487553 Ranar Watsawa : 2022/07/16
Tehran (IQNA) daruruwan malaman kasar Bahrain ne suka yi tir da ziyarar farko da ministan harkokin wajen Isra’ila ya kai a kasarsu.
Lambar Labari: 3486373 Ranar Watsawa : 2021/10/02
Tehran (IQNA) Abdulsalam Hanafi mataimakin firayi ministan gwamnatin Taliban ya ce a shirye suke su kulla alaka da kasashen duniya da hakan ya hada har da kasar Amurka.
Lambar Labari: 3486355 Ranar Watsawa : 2021/09/26
Rahotanni daga kasar Sudan na cewa a yau Lahadi wata tawagar yahudawan Isra’ila ta isa birnin Khartum a yau.
Lambar Labari: 3485370 Ranar Watsawa : 2020/11/15
Tehran (IQNA) an kaddamar da wani littafi da ke magana kan yadda batun nuna kyamar musulunci ya zama bangare na siyasa a kasar Amurka.
Lambar Labari: 3484960 Ranar Watsawa : 2020/07/07
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin Aljeriya ta bukacin bunkasa ayyukan hadin gwiwa a bangaren kur'ani tare da kasar Iran.
Lambar Labari: 3484083 Ranar Watsawa : 2019/09/24
Bangaren kasa da kasa, jami'ar birnin Oklahoma ta samar da wani wuri na musamman da ta kebance shi a matsayin wurin salla ga dalibai musulmi.
Lambar Labari: 3481016 Ranar Watsawa : 2016/12/08