Tehran (IQNA) gwamnatin Isra’ila ta kara tsawaita dokar hana babban limamamin masallacin Quds shiga cikin masallacin daga nan har zuwa watanni hudu.
Lambar Labari: 3484861 Ranar Watsawa : 2020/06/04
Masarautar Saudiyya na da niyyar yanke taimakon da take bayarwa domin daukar nauyin masallatai a wajen kasar.
Lambar Labari: 3484452 Ranar Watsawa : 2020/01/26
Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Amurka mai jiran gado Donald Trump na da shirin dauke ofishin jakadancin Amurka daga Tel Aviv zuwa birnin Quds.
Lambar Labari: 3481032 Ranar Watsawa : 2016/12/13