Tehran (IQNA) Ana iya kallon komawar kasar Siriya cikin kungiyar hadin kan Larabawa bayan shekaru 12 a matsayin nasara ta hakika na tsayin daka kan makarkashiyar sauya al'amura a yankin domin goyon bayan gwamnatin sahyoniyawan da kuma kasashen yammacin turai.
Lambar Labari: 3489107 Ranar Watsawa : 2023/05/08
A taron malaman kasar Lebanon an jaddada cewa;
Tehran (IQNA) Taron malaman musulmi a kasar Lebanon, ta hanyar shirya wani taro na yin Allah wadai da kona kur'ani da kuma hare-haren ta'addanci da aka kai a kasashen musulmi na baya-bayan nan, sun jaddada cewa hanyar da za a bi wajen kawar da fitina ita ce kiran malaman al'ummar musulmi zuwa ga hadin kai .
Lambar Labari: 3488596 Ranar Watsawa : 2023/02/02
A zantawarsa da Iqna, malamin jami'ar Malaysia ya jaddada cewa;
Tehran (IQNA) Muhammad Fawzi bin Zakariy wani mai tunani dan kasar Malesiya ya ce: hadin kai tsakanin al'ummomin musulmi zai kuma sa gwamnatocin kasashen larabawa su gane cewa sahyoniyanci ba abokiyarsu ba ce, amma zai ci gaba da kasancewa makiyin gamayya na dukkanin musulmi har zuwa lokacin da ake 'yantar da Kudus.
Lambar Labari: 3488020 Ranar Watsawa : 2022/10/16
Mataimakin shugaban majalisar malaman kasar Sham:
Tehran (IQNA) Mataimakin shugaban majalisar malaman kasar Sham ya bayyana cewa: Taron hadin kan kasa da kasa wata dama ce ta zinari ga haduwar musulmi, tare da yin tunani tare a kan matsalolin da kasashen musulmi suke fuskanta, da warware matsalolin da suke fuskanta a fagen rarrabuwar kawuna da cudanya tsakanin musulmi.
Lambar Labari: 3488001 Ranar Watsawa : 2022/10/13
Tehran (IQNA) “Youanes Adib” limamin cocin Katolika na birnin Ghordaqah da ke lardin Bahr al-Ahmar na kasar Masar, ya raba kayan zaki ga al’ummar musulmi a maulidin manzon Allah (SAW).
Lambar Labari: 3487987 Ranar Watsawa : 2022/10/10
Babban sakataren kungiyar kusanto da mazhabobin musulunci:
Tehran (IQNA) Hojjat-ul-Islam wa al-Muslimin Shahriari ya sanar da daidaita alaka da gwamnatin sahyoniyawan da ke mamaya da kuma yin Allah wadai da shi a matsayin babban taken taron hadin kan kasashen musulmi na kasa da kasa karo na 36.
Lambar Labari: 3487979 Ranar Watsawa : 2022/10/09
Tehran (IQNA) Sheikh Khalid al-Molla shugaban kungiyar malaman Sunna na kasar Iraqi ya bada labarin cewa ya tsallake rijiya da baya a wani yunkurin kashe shi a birnin Basra.
Lambar Labari: 3487963 Ranar Watsawa : 2022/10/06
Tehran (IQNA) Jagoran juyin juya halin muslunci na Iran ya bayyana tarukan arbaeen a matsayin wata alama ta hadin kai .
Lambar Labari: 3487804 Ranar Watsawa : 2022/09/05
Tehran (IQNA) an yi kira a kasar Masar ad akawo karshen tozarta cibiyar musulunci ta Azhar da wasu ke yi a kasar.
Lambar Labari: 3487542 Ranar Watsawa : 2022/07/13
Tehran (IQNA) Babban kwamandan dakarun sa kai na al’ummar Iraki Hashd Al-shaabi (Popular Mobilization ) Faleh al-Fayyad, ya yi bayani kan mataki na gaba a kasar Iraki, a daidai lokacin da ake gudanar da bukukuwan cika shekaru 8 da bayar da fatawar kafa dakarun.
Lambar Labari: 3487416 Ranar Watsawa : 2022/06/13
Tehran (IQNA) babban shehin cibiyar Azhar ya yi suka kan yadda ake yin amfani da kalmar addinan Annabi Ibrahim.
Lambar Labari: 3486532 Ranar Watsawa : 2021/11/09
Tehran (IQNA) Ayatollah Muhammad Ali Taskhiri ya bayar da gudunmawa domin ganin an samu hadin kai tsakanin al'ummar musulmi.
Lambar Labari: 3486444 Ranar Watsawa : 2021/10/19
Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci A Iran:
Tehran (IQNA) Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar Iran ba ta damu kan waye zai lashe zaben shugabancin Amurka ba
Lambar Labari: 3485331 Ranar Watsawa : 2020/11/03
Tehran (IQNA) fiye da masallata dubu 20 ne suka gudanar da sallar juma’a a yau a masallacin Aqsa.
Lambar Labari: 3485301 Ranar Watsawa : 2020/10/23
Tehran (IQNA) Daya daga cikin jagororin kungiyar Hamas ya tabbatar da cewa sakon jagora manuniya kan matsayar Iran dangane da batun Falastinu.
Lambar Labari: 3484958 Ranar Watsawa : 2020/07/06
Tehran - (IQNA) shugaban majalisar juyin juya hali a kasar Yemen ya bayyana hadin kan al'ummar kasar Yemen wajen tunkarar makiyan kasar da cewa babban sako ne.
Lambar Labari: 3484563 Ranar Watsawa : 2020/02/26
Daya daga cikin mahalarta taron makon hadin kai daga kasar Ghana ya bayyana cewa mazhabar iyaln gidan manzo na bunkasa a Ghana.
Lambar Labari: 3484251 Ranar Watsawa : 2019/11/18
Bangaren kasa da kasa, a gefen taron makon hadin kan musulmi a gudanar da taron malaman gwagwarmaya.
Lambar Labari: 3484248 Ranar Watsawa : 2019/11/17
A Taron Makon Hadin kai:
Bangaen kasa da kasa, Sheikh Musa Salim Hadi babban mai bayar da fatawa na kasar Tazania ya bayyana muhimmancin da hadin kai yake da shi a tsakanin al’ummar musulmi.
Lambar Labari: 3482173 Ranar Watsawa : 2017/12/06
Bangren kasa da kasa, an gudanar da sallar zuhur a taron makon hadin kai wadda dukkanin bangarorin muuslmi na sunna da shi da aka ayyata suka halarta.
Lambar Labari: 3481037 Ranar Watsawa : 2016/12/15