A yau za a gudanar da;
Tehran (IQNA) A yau 11 ga watan Bahman hijira shamsiyya ne za a gudanar da taron "Tsarkin Alkur'ani a cikin zukatan al'ummar musulmi" a masallacin Azhar domin mayar da martani ga cin mutuncin kur'ani da abubuwa masu tsarki na Musulunci.
Lambar Labari: 3488586 Ranar Watsawa : 2023/01/31
Tehran (IQNA) Wani matashi mai shekaru 22 makaho dan kasar Masar mai suna Abdullah Mustafa, ya tuno kokarin da ya yi na haddar kur’ani ta hanyar rediyo da wayar salula, ya kuma yi kira da a kara maida hankali wajen habaka basirar makafi da masu bukata ta musamman.
Lambar Labari: 3487734 Ranar Watsawa : 2022/08/23