Ahmad al-Tayeb, Sheikh Al-Azhar Sharif, ya halarci taron komitin sulhu, inda ya gabatar da jawabi kan sakon Musulunci na tabbatar da zaman lafiya da tsaro a duniya.
Lambar Labari: 3489302 Ranar Watsawa : 2023/06/13
Tehran (IQNA) Jami'in kula da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya a yankin Gabas ta Tsakiya ya jaddada cewa, dukkanin matsugunan da Isra'ila ke yi a yankunan da ta mamaye haramun ne bisa dokokin kasa da kasa, kuma suna kawo cikas ga zaman lafiya.
Lambar Labari: 3487751 Ranar Watsawa : 2022/08/26