IQNA

Gwamnatin Saudiyya bayan Cin Zarafin Malaman Shi'a Da Ake Yi

19:11 - January 05, 2010
Lambar Labari: 1869280
Bangaren kasa da kasa; daya daga cikin malaman addinin Musulunci a kasar Iraki Hojjatol Islam mahdi karbala'ai ya bayyana cewa gwmantin saudiyya ce ke da alhakin cin zarafin malaman shi'a.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa; daya daga cikin malaman addinin Musulunci a kasar Iraki Hojjatol Islam mahdi karbala'ai ya bayyana cewa gwmantin saudiyya ce ke da alhakin cin zarafin malaman shi'a. Bayanin ya ci gaba da cewa daya daga cikin malaman addinin Musulunci a kasar Iraki Hojjatol Islam mahdi karbala'ai ya bayyana cewa gwmantin saudiyya ce ke da alhakin cin zarafin malaman shi'a. 518438
captcha