Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, wannan taro za a gudanar da shin a tsawon kwana daya kawai, tare da halartar daliban makarantun mabiya mazhabar Imamiya, da kuam daliban jami'a masu bukata.
Haka nan kuma an gayyaci wasu daga cikin malaman addini na yankin, da kuma wasu masana wadanda su ma za su iya gabatar da tasu mahangar a kan mauduin taron.
Daga cikin abubuwan da taron zai dubi a kansu baya ga batun tarbiyya da kuma sani Imam zaman,a kwai nazari kan matsayin wilayar malami faqihi.