Kamfanin dillancin labaran Iqn ay nakalto daga shifin internet na kamfanin dillancin labaran kasar Syria cewa; Wakilin kungiyar hadin kan kasashen larabawa ya bukaci da a kawo karshen killace masallacin Qods da yahudawa ke yi a zaman da majalisar take gabatarwa na bai daya. Wakilin kungiyar hadin kan kasashen larabawa ya bukaci da a kawo karshen killace masallacin Qods da yahudawa ke yi a zaman da majalisar take gabatarwa na bai daya.476233