Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran ikna ce ta watsa rahoton cewa: ; mutane 90 ne da suka hada malummai da masu koyar da kur'ani da mahardata a muassisar koyar da kur'ani a cibiyar al'adu ta Hadarat Zahra (AS) suka iso nan Tehran domin ganawa da jagoran juyin juya halin Musulunci a Iran.Suna daga cikin mutane dubu uku da za su gana da jagoran a wannan safiya ta talata .
480647