IQNA

Nan Ba Da Jimawa Za A Kafa Kwamitin Karbar Zakka A Rasha

15:33 - January 04, 2010
Lambar Labari: 1868723
Bangaren kasa da kasa; Majalisar malaman musulmi ta kasar Rasha ta sanar cewa, nan bad a jimawa ba za a kafa wani kwamiti na kula da harkokin tattara zakka da kuma sarrafata a Rasha.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, a wani bayani da ya nakalto daga wasu majiyoyin musulmin kasar Rasha an bayyana cewa Majalisar malaman musulmi ta kasar Rasha ta sanar cewa, nan bad a jimawa ba za a kafa wani kwamiti na kula da harkokin tattara zakka da kuma sarrafata a Rasha. Bayanin ay ci gaba da cewa Majalisar malaman musulmi ta kasar Rasha ta sanar cewa, nan bad a jimawa ba za a kafa wani kwamiti na kula da harkokin tattara zakka da kuma sarrafata a Rasha. 517928


captcha