IQNA

An Girmama Wadanda Suka Gudanar Da Gasar Kur'ani A Rwanda

13:52 - October 07, 2010
Lambar Labari: 2008127
Bangaren kasa da kasa:an girmama wadanda suka gudanar da gasar karatun kur'ani a kasar Rwanda a ranar sha uku ga watan Mihr kuma an gudanar da wannan bikin girmama a garin Kigali fadar mulkin kasar.
Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan Jamhuriyar Musulunci ta Iran bayan ya nakalto daga jaridar Ama ya watsa rahoton cewa: an girmama wadanda suka gudanar da gasar karatun kur'ani a kasar Rwanda a ranar sha uku ga watan Mihr kuma an gudanar da wannan bikin girmama a garin Kigali fadar mulkin kasar. Wannan gasar ta karatun kur'ani an gudanar da ita ne a watan azumin Ramadana kuma mutane tara ne suka samu kyautuka masu armashi a wannan gasar.


669727

captcha