Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na gasar cewa, a jiya ne aka gudanar da taron girma mutanen da suka dauki nauyin shiryawa da kuma gabatar da gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki ta birnin Dubai tare da halartar kwamitin gasar da kuma alkalaisakamakon kokarinsu.
A gasar dai dan kasar Bangaladash ne ya samu matsayi na daya, kamar yadda wani dan kasar Mauritaniya ya samu mataki na biyu, yayin da kuma wakilin Iran agasar Muhammad HussainBehzadfar ya zo mataki na uku a gasar.
Wanannmatsayi na uku wanda aka bayar da shi ga mutumin da ya fi kyautata sautia gasar shi ne wanda Muhamamd Hussain Behzadfar dan kasar Iran ya samu, wanda ya zama a bin fahari ga dukkanin al’ummar jamhuriyar Muslunci ta Iran baki daya.
3325356