Ana gudanar da baje kolin ne a ginin cibiyar bunkasa alaka ta nahiyar turai da larabawa a birnin na Granada tare da hadin gwiwa da ofishin jakadancin kasar Slovakia a kasar ta Sapain.
Daga cikin abubuwan da ake nunawa a wannan baje koli kuwa har da wasu daga cikin tsoffin littafai nan a addini daga kasar ta Slovakia.
Abdussamad Atonio Romiro masanin tarihi da al'adu kuma fitaccen marubuci a duniya, yan adaga cikin masu halartar wannan taro bisa gayyatar kungiyar bunkasa al'adun muslunci ta ISESCO wanda ta shirya domin kara fito da al'adun muslunci.