IQNA

23:49 - January 24, 2017
Lambar Labari: 3481167

Tilawa 3 Ta Abdulbasit A Afirka Ta Kudu

Bangaren kasa da kasa, a cikin shekara ta 1981 ce babban makarancin kur’ani marigayi Abdulbasit Abdussmad ya je Afirka ta kudu inda ya yi karatum kur’ani mai tsarki.

Tilawa 3 Ta Abdulbasit A Afirka Ta Kudu

Kmafanin dillancin labaran kur’ani na IQNA ya habarta cewa, Abdulbasit Muhammad Abdussamad a cikin shekara ta 1981 ya yi tafiya zuwa Afirka ta kudu inda ya yi karatun da ba za a taba manta da shi ba.

Ya yi karatun ne a mataki uku, na farko karatun surat Hashr aya ta 18 zuwa ta 24, sai kuma aya ta 31 zuwa ta 40 a surat Naba’i, da surat Inshiqaq, bayan nan kuma file na biyu ya karanta Kiyamah, Infitar, file na biyu aya ta 12 zuwa 14 surat Isra, sai 1 zuwa 21 surat Takwir.

Hoton da ke sama dai na Abdulbasit Abdussamad ne tare da Ahmad Ruzaighi a lokacin da suka isa Afirka ta kudu a shekarar 1981.

18 zuwa 24 Hashr 31 zuwa 40 Naba’i, da surat Inshiqaq

………

Ka saurara

Surar Kiyama da Infitar


………..

Ka saurara


12 zuwa 14 surat Isra, sai 1 zuwa 21 surat Takwir


 

3566176


captcha