IQNA

Tilawa 3 Ta Abdulbasit A Afirka Ta Kudu

23:49 - January 24, 2017
Lambar Labari: 3481167
Bangaren kasa da kasa, a cikin shekara ta 1981 ce babban makarancin kur’ani marigayi Abdulbasit Abdussmad ya je Afirka ta kudu inda ya yi karatum kur’ani mai tsarki.

Kmafanin dillancin labaran kur’ani na IQNA ya habarta cewa, Abdulbasit Muhammad Abdussamad a cikin shekara ta 1981 ya yi tafiya zuwa Afirka ta kudu inda ya yi karatun da ba za a taba manta da shi ba.

Ya yi karatun ne a mataki uku, na farko karatun surat Hashr aya ta 18 zuwa ta 24, sai kuma aya ta 31 zuwa ta 40 a surat Naba’i, da surat Inshiqaq, bayan nan kuma file na biyu ya karanta Kiyamah, Infitar, file na biyu aya ta 12 zuwa 14 surat Isra, sai 1 zuwa 21 surat Takwir.

Hoton da ke sama dai na Abdulbasit Abdussamad ne tare da Ahmad Ruzaighi a lokacin da suka isa Afirka ta kudu a shekarar 1981.

18 zuwa 24 Hashr 31 zuwa 40 Naba’i, da surat Inshiqaq

………

Ka saurara

Surar Kiyama da Infitar


………..

Ka saurara


12 zuwa 14 surat Isra, sai 1 zuwa 21 surat Takwir


 

3566176


captcha