IQNA

Cibiyar Fatawa A Masar Ta Karyata Jijita Kan Ganin Wata

23:38 - May 30, 2018
Lambar Labari: 3482707
Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar bayar da fatawa ta kasar Masar ta karyata wata jijita da aka watsa kan kuren ganin watan Ramadan mai alfarma.

 

Kamfanin dillacin labaran iqna ya habarta cewa, a jiya babbar cibiyar bayar da fatawa ta kasar Masar ta karyata wata jijita da aka watsa kan kuren ganin watan Ramadan mai alfarma, inda ake ganin an fara azumi a ranar biyu ga watan Ramadan a kasar.

Cibiyar ta ce babbau gaskiya a wannan jita-jita, domin kuwa akinta tana yinsa ne isa kwarewa da kuma yin amfani da gogaggun mutane masa a bangaren ilimin sanin taurari da yanayin sararin samaniya.

An ta yada jita-jitar ne bayan da aka wata ya yi kasko a ranar 12, wanda hakan kan kasanc a daren sha hudu bisa ga al’ada, inda wasu suka fara yada cewa lallai an yi kuren ranar farkon Ramadan inda aka lissafa ta ranar talatin ga sha’aban a kasar ta Masar.

3719000

 

 

 

 

 

captcha