Tehran (IQNA) a yau ce ranar tunawa da haihuwar Sayyida Fatima Maasumah (SA) jikar manzon tsira amincin Allah ya tabbata a gare shi da alayensa.
Cibiyar muslunci ta Imam Ali (AS) a birnin Berlin a Jamus ta fitar da wani sako a yau 1 ga Zilqaadah 23 ga watan yuni na tunawa da zagayowar ranar haihuwar Sayyida Fatima Maasumah (SA).